Bangaren kasa da kasa, an girmama wadanda suka nuna kwazoa gasar kur'ani mai tsarki da aka gudanar a birnin karbala.
Lambar Labari: 3482539 Ranar Watsawa : 2018/04/04
Bangaren kasa da kasa, Iran ta bayar da kyautar wasu littafai masu kima da ka rubuta da hannu a kasar tun tsawon shekaru masu yawa da suka gabata ga jami’ar ta kasar Iraki.
Lambar Labari: 3482475 Ranar Watsawa : 2018/03/15